Tehran (IQNA) Akalla mutane 20 ne suka mutu wasu 35 kuma suka jikkata sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wata cibiyar ilimi da ke yammacin Kabul, babban birnin kasar Afganistan.
Lambar Labari: 3487935 Ranar Watsawa : 2022/09/30
Tehran (IQNA) Majiyoyin labarai sun sanar da cewa an kashe wani jigo a kungiyar Taliban sakamakon fashewar wani bam a wata makarantar addini a Kabul.
Lambar Labari: 3487676 Ranar Watsawa : 2022/08/12
Tehran (IQNA) Wani harin bam da aka kai a masallacin Khashti da ke birnin Kabul na kasar Afghanistan a yau , ya yi sanadin mutuwa da kuma jikkatar mutane.
Lambar Labari: 3487131 Ranar Watsawa : 2022/04/06
Tehran (IQNA) Taliban tace dole ne Amurka ta biya diyyar mutanen da ta kashe a harin da ta kai a birnin Kabul da jirgi maras matuki.
Lambar Labari: 3486693 Ranar Watsawa : 2021/12/16
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Saudiyya ta sake bude karamin ofishin jakadancinta a birnin Kabul na kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486628 Ranar Watsawa : 2021/12/01
Tehran (IQNA) an kashe wani babban jigo a kungiyar a harin da aka kaddamar kan wani asibitia jiya a birnin Kabul .
Lambar Labari: 3486509 Ranar Watsawa : 2021/11/03
Tehran (IQNA) ana ci gaba da mayar da martani dangane da harin da aka kai birnin Kabul na kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486245 Ranar Watsawa : 2021/08/27
Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Rasha ta saka sharudda kafin amincewa da mulkin Taliban a hukumancea kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486224 Ranar Watsawa : 2021/08/21
Tehran (IQNA) shugaban kasar Afghanistan ya bar kasar zuwa kasar Tajikistan bayan da mayakan Taliban suka birnin Kabul a yau.
Lambar Labari: 3486206 Ranar Watsawa : 2021/08/15
Tehran (IQNA) Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa, al’ummar musulmi za su ci gaba da kasancewa tare da al’ummar Falastinu.
Lambar Labari: 3485907 Ranar Watsawa : 2021/05/12